Leadership News Hausa:
2025-03-14@17:07:51 GMT

Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarwarin Warware Batun Nukiliyar Iran

Published: 14th, March 2025 GMT

Kasar Sin Ta Gabatar Da Shawarwarin Warware Batun Nukiliyar Iran

Na hudu, kudurin Sin shi ne inganta hadin gwiwa ta hanyar tattaunawa, tare da adawa da neman kwamitin sulhu na MDD ya shiga tsakani.

Bugu da kari, ministan ya ce Sin za ta tsaya kan dabarar daukar matakai daya bayan daya da saka alheri da alheri, da neman cimma matsaya ta hanyar tattaunawa. (Fa’iza Mustapha)

Daga kanmu, magana ta ƙare.

Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Jagora : kiran Trump, na tattaunawa Da Iran yaudarar duniya ne

Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ce kiran da shugaban Amurka Donald Trump ya yi na tattauanwa da Iran ba komai ba ne illa wani yunkuri na yaudarar al’ummar duniya.

 “Mun zauna tsawon shekaru muna tattaunawa, mun zamna da su teburin tattaunawa, bayan hakan shi wannan mutumin ya yayyaga yarjejeniyar da aka sanya wa hannu,” kamar yadda jagoran ya bayyana yayin da yake jawabi ga taron dalibai a birnin Tehran a jiya Laraba.

“tunda mu ka ga baya girmama yarjejeniya, menene ma’anar yin shawarwari kuma ?”

“Saboda haka, kiraye-kirayen yin shawarwarin da tattaunawa na da nufin yaudarar  jama’a na duniya.” Inji jagoran.

Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ce “Idan manufar tattaunawar ita ce a dage takunkumin, yin shawarwari da wannan gwamnatin Amurka, ba za ta cire takunkumin ba. Hakan zai sa takunkumin ya kara tsananta tare da kara matsin lamba,” in ji Jagoran.

Yayin da yake mayar da martani kan zargin da kasashen yammacin duniya ke yi na cewa Tehran na neman makaman nukiliya, Jagoran ya sake jaddada cewa Iran ba ta son kera makaman kare dangi, inda ya kara da cewa da ta yi niyyar yin hakan da ta yi shi ya zuwa yanzu.

“An ce ‘ba za mu bar Iran ta samu makaman nukiliya ba.’ Da muna son kera makaman nukiliya, da Amurka ba za ta hana mu ba.

Gaskiyar ita ce ba mu da makaman nukiliya, saboda mu da kanmu ba ma son su saboda wasu dalilai.”

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kasashen Sin, Rasha Da Iran Sun Yi Kira Da Dakatar Da Matakin Kakaba Takunkumi Na Bangare Guda
  • Araqchi: Iran ta karbi Wasikar Trump kuma tana yin nazari a kanta
  • Jagora : kiran Trump, na tattaunawa Da Iran yaudarar duniya ne
  • Rasha  na goyon bayan sake farfado da yarjejeniyar nukiliyar Iran
  • Kasar Sin Za Ta Dauki Dukkan Matakan Da Suka Wajaba Na Kare Hakkokinta
  • Pezeshkian: Babu Batun Tattaunawa Da Amurka A Karkashin Matsin Lamba
  • EU ta jadadda bukatar warware batun Iran ta hanyar diflomasiyya
  • Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafawa Duniya Gwiwa Ta Hanyar Fadada Bude Kofar Ta
  • Manyan Jami’o’in Kasar Sin Sun Fadada Daukar Dalibai A Fannin AI Da Manya Tsare-tsare