Alƙalin kotun, Mai Shari’a Amina Adamu Aliyu, ta bayar da umarnin kama Lawal tare da ɗage shari’ar zuwa ranar 6 ga watan Mayu.

A wata shari’a daban, kotun ta kuma bayar da umarnin kama Jibrilla Muhammad, tsohon Manajan Darakta na Kamfanin Zuba Jari da Kadarorin Kano (KSIP), bisa zargin ɓatan Naira miliyan 212.

4.

A gefe guda ta sake ɗage zaman wannan shari’a saboda abokin shari’ar tasa, Dauda Sheshe, har yanzu bai karɓi sammaci ba.

An ɗage shari’arsu zuwa ranar 29 ga watan Afrilu.

Dukkanin waɗannan shari’u na da alaƙa da zargin karkatar da kuɗaɗen jama’a yayin da suke rike da muƙaman gwamnati.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Tsohon Kwamishina

এছাড়াও পড়ুন:

Sabon Kwamishinan Na Kwara Ya Sha Alwashin Dakile Laifuka

Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara, ta ce an shirya shirye-shirye domin karfafa tsaro a jihar da kuma tabbatar da mazauna yankin suna rayuwa cikin yanayi na zaman lafiya da tsaro.

 

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Adekimi Ojo ne ya bayyana haka da yake zantawa da manema labarai a hedikwatar ‘yan sanda da ke Ilorin.

 

Ya ce gwamnatinsa ba za ta amince da rashin da’a, take hakkin bil’adama, yana mai cewa ma’aikatan da suka yi kuskure za su fuskanci tsauraran mataki.

 

Ojo ya yi alkawarin samarwa jihar tsaro ta hanyar magance miyagun laifuffuka da kuma kiyaye da’a da kwarewa a cikin rundunar ‘yan sanda.

 

Ya bayyana cewa rundunar ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen yakar laifuka da aikata laifuka.

 

Kwamishinan ‘yan sandan ya jaddada cewa aikin ‘yan sanda mai inganci yana bukatar sanya hannun masu ruwa da tsaki da suka hada da shugabannin gargajiya da na addini da kungiyoyin farar hula da kuma kafafen yada labarai.

 

COV/ALI MUHAMMAD RABIU

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Mutum ɗaya ya mutu a faɗan ƙungiyar asiri a Maiduguri
  • Tsohon kocin Super Eagles Christian Chukwu ya rasu
  • An kama mutum 8 kan faɗan daba a Kano
  • Ziyarar da Atiku ya kai wa Buhari ba ta dami APC ba —Ganduje
  • Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)
  • NDLEA Ta Kama Wani Mutum Mai Shekaru 75 Da Laifin Safarar Muggan Kwayoyi
  • Amurka Ta Sayi Kayayyakin Nijeriya Na Dala Miliyan 643 A Wata 2 – Rahoto
  • Sabon Kwamishinan Na Kwara Ya Sha Alwashin Dakile Laifuka
  • Mai damfarar fursunoni ya gurfana a kotu a Kano
  • An kama masu garkuwa da mutane biyu a Yobe