Leadership News Hausa:
2025-03-23@00:09:52 GMT
Wike Ya Kwace Filaye 4,794 A Abuja Saboda Rashin Biyan Kudin Ka’ida
Published: 22nd, March 2025 GMT
“Saboda haka, za a soke sunayen kadarorin da suka shafe sama da shekara goma ba a biya musu haraji ba nan take, Bugu da kari kuma, ana bayar da wa’adin kwanaki 21 ga masu rike da gidajen da ake rike da bashin kudin haraji na tsawon shekara daya zuwa goma, sannan kuma za a soke sunayensu.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
এছাড়াও পড়ুন:
Chelle Ya Fara Da Ƙafar Dama A Super Eagles
Victor Osimhen ne ya ci wa Nijeriya duka ƙwallayen biyu a wasan, tare da taimakon Ademola Lookman da Samuel Chukwueze.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp