Leadership News Hausa:
2025-03-25@16:46:24 GMT

Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Sanata Steve Daines

Published: 24th, March 2025 GMT

Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Sanata Steve Daines

A yau Lahadi firaministan kasar Sin Li Qiang, ya gana da dan majalisar dattawan Amurka sanata Steve Daines, tare da wasu ‘yan kasuwan Amurka da suka zo kasar Sin, don halartar dandalin bunkasa kasa na Sin na shekarar nan ta 2025 wanda ya gudana a nan birnin Beijing. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

Daga kanmu, magana ta ƙare.

Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

ECOWAS Za Ta Yi Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafuwa

Wannan ya taimaka wajen kawo ƙarshen yaƙin basasa a Laberiya da Saliyo.

Duk da haka, ƙungiyar ta fuskanci ƙalubale, musamman bayan juyin mulki a ƙasashen Mali, Burkina Faso, da Nijar a cikin shekarun baya-bayan nan.

Shin ECOWAS na iya ci gaba da aiwatar da ayyukanta kamar da?

Sai dai har yanzu wasu na yi wa ƙungiyar kallon hadarin kaji, kan zargin ta gaza cimma wasu muradu da aka kafa ta a kai.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ECOWAS Za Ta Yi Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafuwa
  • Lauyoyi 77 a Jamus sun yi kira ga gwamnati da ta mutunta sammacin ICC na cafke Netanyahu
  • Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Karfafa Gwiwar Kamfanonin Kasashen Duniya Da Su Fadada Zuba Jari A Sin 
  • INEC Ta Karɓi Takardun Yi Wa Sanata Natasha Akpoti Kiranye 
  • Sule Lamido Ya Soki Rabon Abinci da Seyi Tinubu Ya Yi A Arewa
  • Bututun Iskar Gas Ya Sake Fashewa A Ribas
  • Fiye Da Dalibai 4,200 Suka Amfana Da Tallafin Ilimi Na Sanata Solomon Adeola
  • An Kashe Askarawa 6 da ‘Yan Sa-kai 4 A Zamfara 
  • Hajiya Safara’u, Mahaifiyar Gwamna Raɗɗa Ta Rasu