Leadership News Hausa:
2025-03-30@18:56:43 GMT

Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Ghana Mahama A Abuja

Published: 27th, March 2025 GMT

Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Ghana Mahama A Abuja

Ana kuma sa ran tattaunawar za ta kunshi ci gaban yankin a cikin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS, inda shugabannin biyu suka yi alkawarin ciyar da zaman lafiya da gudanar da mulkin dimokradiyya.

 

A baya, Mahama ya ziyarci shugaba Tinubu jim kadan bayan lashe zaben shugaban kasa a watan Disamba na 2024.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Kamfanonin Kasashen Waje Na Da Imani Kan Ingancin Kasuwar Kasar Sin 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kamfanonin Kasashen Waje Na Da Imani Kan Ingancin Kasuwar Kasar Sin 
  • Abin da ya sa nake jin daɗin yadda Tinubu yake tafiyar da gwamnatinsa — Buhari
  • Shugaba Xi Ya Jajantawa Shugaban Myanmar Game Da Girgizar Kasar Da Ta Auku
  • Shugaban CMG Ya Gana Da Ministar Raya Al’adu Ta Rasha
  • Gwamna Abba Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Jarumi Karkuzu
  • Tinubu Ya Ba Da Umarnin Kamo Waɗanda Suka Kashe ‘Yan Arewa A Edo
  • Tinubu zai sake zama shugaban ƙasa a 2027 — Akpabio
  • Najeriya Da Ghana Sun Jaddada Aniyarrsu  Wajen Kara Fadada Alakarsu A Dukkanin Bangarori
  • Hainan: An Bude Dandalin Boao Na Asiya Na Bana 
  • Gobara Ta Ƙone Sabon Ginin Ɗakunan Kwanan Ɗalibai Mata Na Jami’ar Sokoto