Watan Ramadan mai alfarma na wannan shekara ya zo ni’imomi masu Yawa wanda matasa da sauran mutanen kasa sun amfani da ayyukan ibada wadanda suka hada da karatun Alkur’ani mai girma, mun yi addu’o’I mun kuma yi magana da All..mun roke shi a cikin watan. Da fatan All..ya karbi ayyukammu.

Amma a wani bangare a cikin wannan Ramadan, duk tare da jin dadin da muka samu, amma watan yana tattare da dacinsa, kissan mutanen Falasdinu, tare da goyon bayan Amurka.

Kasashen yamma suna tuhumar Iran tana amfani da sojojin wadanda suke wakiltantan a abinda yake faruwa a yankin. Amma gaskiyar al-amarin sune suke da wakili a wannan yakin, kuma itace HKI, wacce taek wakiltansu a ayyukan ta’addanci da take yi a kasashen Falasdinu, Siriya da sauransu.

Idan Falasdinawa sun tashi suna kare kasarsu sai su ce ai yan ta’adda, alhali sune yan ta’adda na gaskiya.

Ayyukan HKI a yankin sun hada da kashe masana a cikin gaza, Iraki , Lebanon iran da sauransu suna kashesu.

Muna ganin yadda matasa a kasashen yamma suke fitowa kan tunia suna nuna rashin amincewarsu da abinda kasashen yamma tare da amfani da HKI suke yi a Gaza, wannan ya nuna basu san abinda yake faruwa tun da dadewa da sun san fiye da haka da zasu kara tashin kan gwamnatocinsu.

Idan sun yi kokarin tada fitana a cikin gida mutanen kasar iran da kansu zasu bada amsa a kan irin wadannan fitinu.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Legas, Mutane 10 Sun Kamu

Jihar Lagos ta samu rahoton kamuwar matasa 10 da cutar Mashaƙo tsakanin ranar 1 ga Janairu zuwa 27 ga Maris 2025, yayin da hukumomin lafiya ke ƙara ƙoƙarin daƙile yaɗuwar cutar.

Kwamishinan lafiya na Jihar, Farfesa Akin Abayomi, ya bayyana cewa ana iya samun rahoton cutar har sama da 15 a rana. Daga cikin samfurorin da aka yi wa gwaji guda 76 an samu 10 da aka tabbatar da sun kamu, yayin da sauran samfurorin 63 sakamakonsu ya ke lafiya. Kwamishinan ya ƙara da cewa cutar ta afkawa ƙananan hukumomi da dama, inda Eti-Osa ta fi yawan wanda abin ya shafa.

Kisan Mummuken Cutar Mashako A Nijeriya Da Sassan Duniya Fasaha Da Balagar Harshen Manzon Allah (SAW) II

Abayomi ya bayyana cewa hukumomin lafiya suna gudanar da aikin tantancewa da bayar da magani cikin gaggawa, Gwamnatin jihar ta ci gaba da samar da tallafi, tare da samar da magani kyauta a asibitoci na gwamnati, inda aka tabbatar da samar da kayan da ake buƙata wajen tattara bayanai da haɗin kai tare da hukumar kiwon lafiya ta ƙasa da ta duniya.

Matakan da aka ɗauka suna tasiri wajen daƙile yaɗuwar ƙwayar cutar a cikin makon nan na baya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Farashin Man Fetur Ya Ƙara Tashi Sakamakon Rikicin Dangote Da NNPCL
  • Muna so a nuna wa duniya mutanen da suka kashe ’yan Arewa a Edo — Gwamnan Kano
  • Azumin Sitta Shawwal a Musulunci
  • Eid-el-Fitr: Sarkin Kauru Ya Gargadi Masu Bai Wa ‘Yan Ta’adda Bayanai
  • Iran: Amurka ta hada kai da Isra’ila wajen kawo cikas ga harkar tsaro a gabas ta tsakiya
  • Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Legas, Mutane 10 Sun Kamu
  •  Kasashen Iran Da Tunisya Suna Shirin Bunkasa Alaka A Fagagen Yawon Bude Ido
  •  Janar Sari: Sojojinmu Sun Yi Taho Mu Gama Da Amurkawa Sau 3 A Cikin Sa’o’i 24
  • ‘Yan Hamayyar Siyasar A Kasar Turkiya Suna Ci Gaba Da Yin Zanga-zangar Kin Jinin Gwamnati