Radio Nigeria Kaduna Hausa:
2025-04-22@08:03:22 GMT

Sani Ahmad Lere Na Radio Nijeriya Kaduna Ya Zama Falakin Lere

Published: 31st, March 2025 GMT

Sani Ahmad Lere Na Radio Nijeriya Kaduna Ya Zama Falakin Lere

Mai martaba Sarkin Lere dake Kaduna Alhaji Sulaiman Umaru ya amince da nadin Sani Ahmed Lere Sardaunan Matasa zuwa Falakin Lere.

 

Hakan na kunshe ne a cikin takardar nadin da Sakataren Majalisar kuma Sadaukin Lere Alhaji Muhammad Lawal Ahmed ya sanya wa hannu.

Alhaji Muhammad Lawal Ahmed yace sabon nadin ya fara aiki ne nan take.

Ya bayyana cewa nadin Sani Ahmed Lere a matsayin Falakin Lere daga matsayinsa ne daga Sardaunan Matasan Lere wakilin Matasa a Masarautar zuwa Falakin Lere dan Majalisar Sarki kuma PPS ga Sarki.

উৎস: Radio Nigeria Kaduna Hausa

কীওয়ার্ড: Sarauta

এছাড়াও পড়ুন:

Tawagar CPPCC Ta Ziyarci Nijeriya Da Cote d’Ivoire Da Senegal

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gharibabadi : inganta sinadarin uranium jan layi ne a tattaunawar Iran da Amurka
  • Tsofaffin Ma’aikatan FRCN Zasu Ziyarci PTAD Don Neman Biyan Haƙƙoƙi
  • Jikamshi Zai Jagoranci Tsofaffin Ma’aikatan FRCN Zuwa PTAD Don Neman Biyan Haƙƙoƙi
  • An Rantsar Da Shugabanin Kungiyar KekeNapep A Kaduna
  • KOFIN DUNIYA: Za A Kara Yawan Kasashen Da Suke Bugawa Zuwa 64 A Shekarar 2030
  • Kada Kanawa su bari rigingimun siyasa su hana su zaman lafiya — Shettima
  • Tawagar CPPCC Ta Ziyarci Nijeriya Da Cote d’Ivoire Da Senegal
  • Shin Ziyarar Bazata Zuwa Gidan Budurwa Daga Saurayi Na Bata Wa ‘Yanmatan Rai?
  • NAJERIYA A YAU: Sabbin dabarun hana matasa aikata laifi
  • Shugaban Majalisar Neja Ya Mika Sakon Easter Ga Al’ummar Kirista.