Ya kuma bukaci jama’a musamman mazauna Damaturu da su kwantar da hankulan su, su ci gaba da gudanar da ayyukansu na yau da kullum ba tare da wata fargaba ba.

 

Abdulsalamu ya bada tabbacin aniyar gwamnati na wanzar da zaman lafiya da tsaro, yayin da ya yi gargadi kan yada labaran karya da ka iya haifar da firgici a tsakanin ‘yan kasa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Kwamandan Dakarun RSF Na Sudan Ya Tabbatar Da Janyewarsu Daga Khartoum

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
  • Yau Ta Ke Manchester Dabi 
  • Kwamandan Dakarun RSF Na Sudan Ya Tabbatar Da Janyewarsu Daga Khartoum
  • Gwamnatin Kasar Sin Ta Caccaki Matakin Kakaba Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Da Amurka Ta Dauka, Ta Kuma Sha Alwashin Kare Moriyarta
  • Da Kujerar Mulki Gara Zaman Lafiyar Kano
  • Babban Mashawarcin Gwamnatin Wucin-Gadi Ta Kasar Bangladesh Ya Tattauna Da Wakiliyar CMG
  • Minista Ya Nemi A Mayar Da  NYSC Shekaru 2
  • Boko Haram haram ta kashe ɗan sanda a sabon hari a Borno
  • Dalilan Da Suka Sa Gwamnatin Tarayya Zamanantar Da Wuraren Kiwo 417