Leadership News Hausa:
2025-04-12@21:18:36 GMT

Lakurawa Sun Kashe ’Yan Sa-kai 13 A Wani Sabon Hari A Kebbi

Published: 8th, April 2025 GMT

Lakurawa Sun Kashe ’Yan Sa-kai 13 A Wani Sabon Hari A Kebbi

Lamarin ya ƙara tayar da hankali a Jihar Kebbi, duba da yadda hare-haren ’yan ta’adda ke ƙaruwa a yankunan Arewacin Nijeriya.

A baya, wata kotu a Nijeriya ta ayyana Lakurawa a matsayin ƙungiyar ’yan ta’adda domin bai wa hukumomin tsaro damar amfani da ƙarfi wajen yaƙar su.

Daga kanmu, magana ta ƙare.

Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Lakurawa

এছাড়াও পড়ুন:

Xi Jinping Ya Gana Da Firaministan Spaniya

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An kashe Uba da ’ya’yansa biyu a ƙauyen Filato
  • An kashe ƙasurgumin ɗan bindiga Gwaska da mayaƙa 100 a Katsina
  • Xi Jinping Ya Gana Da Firaministan Spaniya
  • Masarautar Kauru Ta Bayyana Rashin Sha’awarta Kan Shiga Sabuwar Jihar Gurara
  • Waraka Daga Bashin Ketare
  • Sin Ta Bayyana Wani Shiri Na Bunkasa Kiwon Lafiya
  • An Sace Dalibin Jami’ar Tarayya Birnin Kebbi
  • Mata Sun Yi Zanga-zanga Kan Yawaitar Satar Mutane A Kogi
  • Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 10, Sun Kashe Ɗan Bindiga 1 A Katsina
  • Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 10 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Kashe Ɗan Bindiga A Katsina