Leadership News Hausa:
2025-04-16@11:03:25 GMT
NNPP Ta Mutu, Kwankwaso Zai Sake Dawowa APC – Ganduje
Published: 16th, April 2025 GMT
A gefe guda kuma, Ganduje ya kafa kwamiti sulhu guda uku don sulhunta rikicin APC a Anambra kafin zaɓen gwamna da za a yi ranar 8 ga watan Nuwamba.
Kowanne yankin sanatan jihar — Arewa, Kudu da Tsakiya — yana da mambobi shida da za su yi aiki don haɗa kan ’yan jam’iyyar domin samun nasara a zaɓen.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
কীওয়ার্ড: Kwankwaso
এছাড়াও পড়ুন:
Mafarauta Sun Nemi Adalci Kan Kisan Mambobinsu A Edo
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp