Leadership News Hausa:
2025-04-27@04:02:06 GMT

Gwamnati Ta Ayyana 18 Da 21 Ga Afrilu A Matsayin Hutun Esta

Published: 16th, April 2025 GMT

Gwamnati Ta Ayyana 18 Da 21 Ga Afrilu A Matsayin Hutun Esta

Ya tabbatarwa da ’yan Nijeriya cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na nan daram bisa ƙudirinsa na “Renewed Hope Agenda” domin inganta rayuwar ’yan ƙasa da bunƙasa ƙasa baki ɗaya.

Ministan ya ƙara da cewa bukukuwan Esta na ba da damar yin nazari da kuma ƙarfafa zumunci a tsakanin dangi da al’umma.

Gwamnati ta buƙaci jama’a da su gudanar da bukukuwan cikin lumana da kwanciyar hankali.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Gwamnatin Tarayya

এছাড়াও পড়ুন:

Uwargidan Shugaban Kasar Sin Ta Tattauna Da Takwararta Ta Kasar Kenya

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamnan Babban Bankin Sin: Harajin Amurka Ya Jefa Kasuwanni Da Kasashe Masu Tasowa Cikin Hadari
  • Gwamna Radda Ya Gargadi Ƴan NYSC Kan Shiga Ƙungiyoyin Asiri
  • ‘Yan Sama Jannati 3 Na Kumbon Shenzhou-20 Na Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniyar Sin Cikin Nasara
  • Rarara Zai Angwance Da Aisha Humaira Yau A Maiduguri
  • Uwargidan Shugaban Kasar Sin Ta Tattauna Da Takwararta Ta Kasar Kenya
  • Gwamnati ta amince ta bai wa mahajjata kuɗin guzirinsu a hannu
  • Gwamnatin Kano Ta Soke Tsaftar Muhalli A Watan Afrilu Saboda Jarabawar JAMB
  • ‘Yansanda Sun Damƙe Mutane 148, Sun Ƙwato Makamai A Adamawa
  • **Gwamnati Za Ta Kwace Gidajen Ma’aikatan Da Suka Yi Ritaya Ba Su Biya Bashin Gidaje Ba
  • Ya isa haka: Tinubu ya umarci shugabannin tsaro su kawo ƙarshen kashe-kashe