Leadership News Hausa:
2025-04-18@23:49:30 GMT
Gwamnonin Nijeriya Sun Nuna Damuwarsu Kan Kashe-kashen Mutane A Filato
Published: 16th, April 2025 GMT
Sun roƙi a dakatar da duk wani nau’in tashin hankali da ake yi a jihar.
Ƙungiyar ta kuma yi addu’arsamun rahamar Allah ga waɗanda suka rasa rayukansu tare da fatan samun sauki ga waɗanda suka jikkata.
Ta kuma yi kira ga kowa da kowa da ya rungumi zaman lafiya da tattaunawa.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
কীওয়ার্ড: Damuwa Gwamnoni Hari
এছাড়াও পড়ুন:
Sojojin Nijeriya Sun Yi Lugudan Wuta Kan Sansanin Ƴan Ta’adda A Borno
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp