Leadership News Hausa:
2025-04-21@23:54:08 GMT

Kiristoci Sun Yi Zanga-zanga, Sun Nemi Adalci Kan Kisan Gilla

Published: 21st, April 2025 GMT

Kiristoci Sun Yi Zanga-zanga, Sun Nemi Adalci Kan Kisan Gilla

Sun buƙaci gwamnatin tarayya ta inganta tsaro a jihar, ta samar da wuraren tsaro a al’umma da gudanar da cikakken bincike kan hare-haren. Sun kuma sunyi kira ga al’ummar Nijeriya da su hada kai wajen tsayawa kai da fata kan kisan gilla da tashin hankali da ake yi a ƙasa.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Ka Da Ku Bari Siyasa Ta Raba Ku – Shettima Ga ’Yan Siyasar Kano

An kuma buƙaci a ci gaba da siyasa cikin fahimta da girmama juna domin amfanin Jihar Kano.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tinubu Ya Komo Nijeriya Bayan Ziyarar Mako 3 A Turai
  • Sin Na Hasashen Samun Karin Yabanya A Shekarar 2025
  • HOTUNA: An yi zanga-zangar adawa da matsalar tsaro a Filato
  • Gwamnatin Trump Na Shirin Rufe Ofisoshin Jakadanci A Afrika
  • Ibtila’i: Ma’aikatan Ruwa 4 Sun Rasa Ransu A Bauchi
  • NDLEA Ta Kama Masu Sayar Da Kwaya Ga Ƴan Bindiga A Kano
  • Amurka : Ana ci gaba da zanga-zangar kyamar tsare -tsare da manufofin gwamnatin Trump
  • Ka Da Ku Bari Siyasa Ta Raba Ku – Shettima Ga ’Yan Siyasar Kano
  • Wayar Da Kai Kan Barazanar Intanet A Rayuwar Al’umma (CYBER AWARENESS)