Rashin Tsaro: Tinubu Ya Gana Da Shugaban Tsaro Da Ribadu Kan Kashe-kashen Rayuka
Published: 23rd, April 2025 GMT
Matsalar tsaro ta kara tabarbare a jihohin Filato da Benuwai, inda rahotanni ke cewa, wasu da ake zargin makiyaya ne daga kasashen waje ne ke kai hare-haren kashe rayuka da kuma raba al’umma da matsugunansu.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
এছাড়াও পড়ুন:
HOTUNA: An yi zanga-zangar adawa da matsalar tsaro a Filato
Ƙungiyar Kiristoci ta Nijeriya reshen jihar Filato ta gudanar da wata zanga-zangar lumana domin nuna adawa da matsalar tsaro da ke addabar jihar.
Zanga-zangar ta gudana ne makonni kaɗan bayan munanan hare-haren da aka kai a wasu ƙauyukan Bokkos da Mangu, waɗanda suka yi sanadiyyar aƙalla rayuka 100.
Bikin Ista: Hatsarin mota ya laƙume rayuka 5 a Gombe An jingine wasanni a Italiya saboda mutuwar Fafaroma FrancisWaɗanda suka yi zanga-zangar sun haɗa da maza da mata da matasa har da tsofaffi ɗauke da alluna waɗanda aka rubuta wa saƙonni daban-daban.
Bayanai sun ce maƙasudin zanga-zangar ita ce kiran gwamnati kan ta ɗauki mataki kan kashe-kashen da ake yi a yankin.
Jihar Filato da wasu jihohin Arewa maso tsakiyar Nijeriya na ci gaba da fama da matsalar tsaro duk da matakan da hukumomi ke cewa suna ɗauka domin kawar da matsalar.
Rikici tsakanin manoma da makiyaya da kuma rikice-rikice masu alaƙa da bambancin addini da na ƙabila sun haifar da rasa rayukan ɗaruruwan mutane da tarwatsa wasu daga matsugunansu.
A makon da ya gabata ne gwamnan jihar Filaton, Caleb Manasseh Mutfwang ya sanar da ɗaukan wasu sabbin matakai na daƙile matsalar, ciki har da hana kiwon dare da kuma farfaɗo da ƙungiyoyin ’yan sintiri na sa-kai.