‘Yansanda Sun Damƙe Mutane 148, Sun Ƙwato Makamai A Adamawa
Published: 24th, April 2025 GMT
Ya ƙara da cewa IEDs guda biyu da aka gano an birne su ne yankunan ƙaramar hukumar Hong, kuma an fashe su.
Morris ya kuma ce ‘yansandan sun ceto wasu da aka sace guda shida tare da haɗin gwiwar sauran hukumomin tsaro.
Ya jinjina wa jami’an tsaron da suka taka rawar gani wajen wannan aiki, kuma ya tabbatarwa da jama’a cewa rundunar za ta ci gaba da ɗaukar matakai don tabbatar da tsaro a jihar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: Yansanda Adamawa Tsaro
এছাড়াও পড়ুন:
Kiristoci Sun Yi Zanga-zanga, Sun Nemi Adalci Kan Kisan Gilla
Sun buƙaci gwamnatin tarayya ta inganta tsaro a jihar, ta samar da wuraren tsaro a al’umma da gudanar da cikakken bincike kan hare-haren. Sun kuma sunyi kira ga al’ummar Nijeriya da su hada kai wajen tsayawa kai da fata kan kisan gilla da tashin hankali da ake yi a ƙasa.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp