An Koya Min Girmama Mata – Akpabio Ya Musanta Zargin Cin Zarafin Natasha
Published: 5th, March 2025 GMT
Bayan wannan jawabi, Sanata Natasha ta gabatar da ƙorafi bisa dokar majalisar, imda ta zargi Akpabio da cin zarafinta da kuma amfani da matsayinsa ba daidai ba.
Ta kuma nemi izinin miƙa ƙorafin ga majalisar a hukumance.
Majalisar ta tura ƙorafin zuwa Kwamitin ladabtarwa domin ci gaba da bincike.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
কীওয়ার্ড: Cin Zarafi Majalisar Dattawa Zargi
এছাড়াও পড়ুন:
Meranda Ta Yi Murabus, Obasa Ya Sake Zama Kakakin Majalisar Dokokin Legas
Haka kuma, an sake zaɓar Mojisola Meranda a matsayin mataimakiyar kakakin majalisar bayan sauka daga matsayinta na kakakin majalisar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp