An Koya Min Girmama Mata – Akpabio Ya Musanta Zargin Cin Zarafin Natasha
Published: 5th, March 2025 GMT
Bayan wannan jawabi, Sanata Natasha ta gabatar da ƙorafi bisa dokar majalisar, imda ta zargi Akpabio da cin zarafinta da kuma amfani da matsayinsa ba daidai ba.
Ta kuma nemi izinin miƙa ƙorafin ga majalisar a hukumance.
Majalisar ta tura ƙorafin zuwa Kwamitin ladabtarwa domin ci gaba da bincike.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
কীওয়ার্ড: Cin Zarafi Majalisar Dattawa Zargi
এছাড়াও পড়ুন:
‘Yansanda Sun Damƙe Mutane 148, Sun Ƙwato Makamai A Adamawa
Ya ƙara da cewa IEDs guda biyu da aka gano an birne su ne yankunan ƙaramar hukumar Hong, kuma an fashe su.
Morris ya kuma ce ‘yansandan sun ceto wasu da aka sace guda shida tare da haɗin gwiwar sauran hukumomin tsaro.
Ya jinjina wa jami’an tsaron da suka taka rawar gani wajen wannan aiki, kuma ya tabbatarwa da jama’a cewa rundunar za ta ci gaba da ɗaukar matakai don tabbatar da tsaro a jihar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp