Ya ce ya sha jan hankalin shugabannin jam’iyyar kan waɗannan matsaloli, amma ba a ɗauki mataki ba.

Bayan ficewarsa daga APC, El-Rufai ya ce zai yi aiki kafaɗa da kafaɗa da ‘yan jam’iyyarsa domin ganin an samar da kyakkyawan shugabanci a Nijeriya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Hamayya

এছাড়াও পড়ুন:

Zafin Rana Zai Tsananta A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet

Haka kuma, an bukaci su riƙa shan isasshen ruwa, amfani da fanka ko na’urar sanyaya ɗaki, da kuma zama a wurare masu inuwa don kaucewa illar zafi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sabon Kwamishinan ‘Yansanda Ya Kama Aiki A Kano
  • Bayan Shekaru 115 Manchester United Za Ta Gina Sabon Filin Wasa
  • Zafin Rana Zai Tsananta A Wasu Jihohin Nijeriya – NiMet
  • Ficewar El-Rufai Daga APC Babban Rashi Ne – Tsohon Hadimin Buhari
  • Fashewar Gas Ta Hallaka Yaro, Ta Jikkata Mutum 21 A Kano
  • Yadda Al’ummar Kasar Sin Ke Tabbatar Da Hakkinsu Na Demokuradiyya 
  • Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai Ya Koma SDP
  • Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku
  • Ban Ji Dadin Zaman PSG Ba, Messi