Leadership News Hausa:
2025-04-01@04:16:48 GMT

Gobe Ta Ke Sallah A Nijeriya – Sarkin Musulmi

Published: 30th, March 2025 GMT

Gobe Ta Ke Sallah A Nijeriya – Sarkin Musulmi

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, ya sanar da ganin jinjirin watan Shawwal a Nijeriya, kamar yadda kwamitin duban wata ya tabbatar.

Baya ga Nijeriya, ƙasashen Saudiyya, Bangladesh, da Indiya suma sun ga watan a yau, Asabar 29 ga watan Ramadan, 1446.

An Ga Watan Sallah A Ƙasar Saudiyya Abubuwan da Za ki Runguma domin Burge Mijinki

Sai dai wasu ƙasashe kamar Malaysia sun sanar da cewa za su yi Sallah ranar Litinin.

Hakan na nufin cewa azumin watan Ramadan ya ƙare, kuma al’ummar Musulmi a Nijeriya za su gudanar da bikin ƙaramar sallah gobe.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Kwamiti Sarkin Musulmi Shawwal Wata

এছাড়াও পড়ুন:

An ga watan Sallah a Saudiyya

An ga jinjirin watan Shawwal a Saudiyya.

Shafin Haramain na mahukuntan da ke kula da Masallatan Harami na Makkah da Madinah ne ya tabbatar da hakan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamna Umar Namadi Ya Taya Al’ummar Musulmi Murnar Bikin Sallah Karama
  • Talakawa su girmama shugabanni yayin bayyana matsalolinsu — Sarkin Musulmi
  • Yau Lahadi Ce Take Salla A Kasashen Larabawa Da Dama
  • Gobe take Sallah a Nijeriya
  • Gobe take Sallah a Nijeriya — Sarkin Musulmi
  • Saudiyya ta sanar da hango watan Shawwal, ranar lahadi ce Sallah a kasar
  • An Tabbatar Da Ganin Watan Shawwal A Nijeriya
  • An Ga Watan Sallah A Ƙasar Saudiyya
  • An ga watan Sallah a Saudiyya