Nazari Kan Ayyukan Layin Dogo Biyar Da Za Su Ƙara Haɓaka Tattalin Arziƙin Nijeriya
Published: 4th, April 2025 GMT
Jaridar BusinessDay tayi nazari kan manyan ayyuka biyar na Layukan Dogo da suka samar wani sauki, a zirga-zirgar Jirgin kasa a kasar nan.
1 Layin Dogo Daga Legas Zuwa Ibadan
Ingantaccen aikin layin Dogo mai tsawon kilomita 157 da ya taso daga jihar Legas zuwa garin Ibadan.
An faro aikin ne a watan Maris na 2017 aka kuma kaddamar da shi, a ranar 10 na watan Yununin 2021.
Aikin ya kasance mai tagwayen hanya biyu da ake da shi, Afrika ta Yamma.
An kammala aikin layin na Dogon ne, cikin shekaru hudu, wanda kuma aka kara fadada shi zuwa kimanin kilomita 7 domin ya hade da layin Dogo na tashar Jirgen Ruwa da ke Apapa.
Wannan layin Dogon, na bayar da gudunmawa wajen kara bunkasa hada-hadar kasuwancin yankunan da ke makwabtaka da wannan layi Dogon.
2. Layin Dogo Daga Abuja Zuwa Kaduna
Layin Dogo da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna, aiki ne, da aka yi da kaya aiki na zamani wanda kuma ya kai tsawon jimlar kilomita 186.5. Kzakila, an tsara aikin ne, yadda Jirgin kasa zai yi gudun da ya kai kilomita 150.
3. Jirgin kasa Mai Amfani Da Lantarki A Cikin Birinin Legas:
A wannan layin Jirgin kasan na na hada Legas da jihar Ogun wanda gwamnan jihar ta Ogun Dapo Abiodun, ya kara ware Naira tiriliyan daya a cikin kasarin kudi na 2025.
Kashi na farko na aikin, na da Tashoshi biyar kuma ya na yin zirga-zirgar da a ka ta tsawon kilomita 13, da aka bude a ranar 4 na watan Satumbar 2023.
Kazalika, babbar Layin Dogon, zai kasance mai tsawon kilomita 27, wanda ake sa ran a kullum zai yi jigilar fasinjoji 500,000.
4 Jirgin kasa Mai Amfani Da Lantarki A Cikin Birinin Tarayyar Abuja:
Kusan aikinsa ya kasance ne a cikin birnin Abuja, wanda kuma shi ne, Jirgin kasa na farko, mai gudu a kasar, kuma na biyu a Afirka ta Yamma.
Kashin aikin na farko, an kaddamar aikin ne a rana 12 na watan Yulin 2018 wanda zai hada tashar filin tashi da saukar Jigin sama ta Nnamdi Azikiwe, inda kuma zai tsaya a tashar Jirgin kasa da ta Idu da ta tashi daga Abuja zuwa Kaduna.
Aikin Jirgin kasa Na Fatakwal Zuwa Maiduguri:
Wannan aikin ya lashe dala biliyan 3.2 ana kuma sa ran zai hada Kudu da Arewa Maso Gabas tare da layukan rassan Owerri da Damaturu.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: Nazari
এছাড়াও পড়ুন:
Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Hassan (a) 112
112-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissiso da suka zo cikin alkur’ani mai girma ko kuma cikin wasu littafan wadanda suka hada da littafin dastane rastan, ko kum littafin mathnawi na maulana Jalaluddeen rumi. Ko kuma cikin wasu littafan da fatan masu sauraro zasu kasance tare da mu a cikin shirimmu na yau.
///… Masu sauraro idan kuna tare da mu a cikin shirimmu da ya gabata, a kuma cikin sirar Imam Al-hassan limami na biyu daga cikin limamai masu tsarki daga iyalan gidan manzon All..(s), kuma da na farko ga Fatimah diyar manzon All..(s), sannan jikansa na farko.
A cikin shirimmu da ya gabata mun kawo maku yadda Abuzar a Alghifari babban sahabin manzon All..(s) wanda ya kasance daga cikin mutane na farko da suka musulunta a Makka, sannan ya kuma garinsu giffar yana kiran mutane zuwa ga addinin musulunci har zuwa lokacinda manzon All..(s) yayi hijira, zuwa Madina sai shi ma yayi hijira. Banda haka, manzon All..(s) ya yabeshi a cikin hadisai da dama saboda tsoron All..ta zuhudu da kuma sanin addini.
Amma a lokacinda Uthman bin Affan ya zama khalifa ya kuma dora danginsa Banu Umayya a kan al-ummar musulmi suna azabtar da shi suna kuma kwasar kudaden jama’a suna kashewa kansu, ya fuskanci matsaloli da sahabban manzon All..(s) da dama daga ciki har da Abuzar Alghiffari, wanda ya ci gaba da sukar khalifa da kuma danginsa, har sai da ya kore shi daga madina zuwa Sham da farko, sannan ya sake dawo da shi Madina a cikin mummunan hali, amma Abuzar bai dandara ba, ya ci gaba da sukansu har sai da wata rana, Khalifa yayi tambaya a kan al-amuran addini sai wani bayahude wanda bai dade da musulunct ba, ya bada amsa kuma ba dai dai ba, sai Abuzar ya tashi a kasansa, sai Khalifa kuma ya tashi a kan Abuzar yana masa tsawa, daga karshe ya sake korarsa daga Madina karo na biyu, amma a wannan karon ya kore shi zuwa wani daji inda babu mutane, kuma yace zai zauna a wurin har sai ya mutunu.
Munji yadda ya umurci Marwan dan hakam, ya bashi guzuri ya koma can inda ba zai ga wani ba, kuma ba wanda zai ganshi. Sai Marwan ya ajiye shi a wani wuri kafin ya kammala hada masa guzuri, sannan khalifa ya fadawa Marwan ya fitar da shi cikin kaskanci daga Madina sannan kada ya bar kuma ya yi magana da shi.