2025-03-01@00:17:16 GMT
إجمالي نتائج البحث: 201

«Hukumar Alhazai Ta Kaduna Ta Nemi Goyon Bayan Sarkin»:

    Daga cikin yara ‘yan makaranta miliyan 242 da matsanancin yanayi ya raba da muhallansu a kasashe 85 a shekarar 2024, dalibai  miliyan 2 da dubu 200 ne a Najeriya suka rabu da muhallansu, lamarin da ya kawo cikas ga harkokin ilimi a shekarar. Rahoton wanda Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF...